KARAMAR TAMBAYA TA HANA SHI SAMUN MATAR DA YAKE SO.
***********************************************************
Wani Yaro dake Mutuwar So da kaunar wata Yariya ya Rasata saboda kasa amsa wata karamar tambaya da akayi masa. Yaron ya kasance dan masu fada aji a garine bayan haka kuma ya kammala karatunsa a matsayi na mastas kuma ya samu aiki wata babbar ma'aikata a kasashen larabawa.
Yazo wajen mahaifin yariyar da yake so aure, ya ce da mahaifin yarinyar,"Baba na kammala karatuna, Na mallaki mota biyu da gida daya sannan Ina da filaye guda 4 wayanda zanyi gini in sanya 'yan haya, domin bana son in dogara ga aikin gwamnati".
"Nazo ina son 'yarka da aure hakika zanyi farin ciki idan ka bani aurenta, kuma zan kula da ita. Kuma koda ace wani ya kashe mata kuddi hakika zan iya biyansa ko nawane domin ina sonta".
Mahaifin yarinyar yayi murmushi sannan ya dubi yaron daga bisani yace da shi, "Hakika babu wanda ya kawo kuddi balle ka biya, sai dai zan yima tambaya guda daya".
"Idan ka bani amsar tambayata zan yarde ma ka auri 'ya ta, ba ina bukatar kuddinka ko gida ko wani abu ba, a'a ina bukatar amsar wannan tambaya daya ce kawai".
Yaron yayi farin cikin da jin hakan tare da sonjin wacce irin tambya ce za'ayi masa.
Mahaifin yarinyar ya kalli Idanuwan yaron Sannan yace dashi, "Ka amsa min sau daya kawai, A karfe nawa Ladanin Unguwarku yake kiran Sallar Subahin?".
Nan da nan jikin yaron ya fara rawa, ya juya nan ya juya cen, bayan yayi dan tunani kadan sai yace, "Ina ganin Karfe 4 ake kira...a'a karfe 3:30...a gaskiya Baba ban sani ba".
Mahaifin yarinyar cikin Murmushi yace da yaron, ”I don’t care of your high status or your bank account! My daughter is so precious, she is like a princess to me with her Hijab and purity so she needs someone who treats her like a queen!
No one would make her happy more than a man who fears Allah and obeys Him. Only a righteous husband would give her an unlimited happiness by helping her to get closer to Allah”.
Nan take yaron yayi godiya ya tashi. a hanyarsa ta komawa gida ya rika tunanin a zuciyarsa cewa, ashe mahaifinta ma 'dan bokone? Wato a tunaninsa tunda yana riko da addini Shi ba d'an boko bane
***********************************************************
Wani Yaro dake Mutuwar So da kaunar wata Yariya ya Rasata saboda kasa amsa wata karamar tambaya da akayi masa. Yaron ya kasance dan masu fada aji a garine bayan haka kuma ya kammala karatunsa a matsayi na mastas kuma ya samu aiki wata babbar ma'aikata a kasashen larabawa.
Yazo wajen mahaifin yariyar da yake so aure, ya ce da mahaifin yarinyar,"Baba na kammala karatuna, Na mallaki mota biyu da gida daya sannan Ina da filaye guda 4 wayanda zanyi gini in sanya 'yan haya, domin bana son in dogara ga aikin gwamnati".
"Nazo ina son 'yarka da aure hakika zanyi farin ciki idan ka bani aurenta, kuma zan kula da ita. Kuma koda ace wani ya kashe mata kuddi hakika zan iya biyansa ko nawane domin ina sonta".
Mahaifin yarinyar yayi murmushi sannan ya dubi yaron daga bisani yace da shi, "Hakika babu wanda ya kawo kuddi balle ka biya, sai dai zan yima tambaya guda daya".
"Idan ka bani amsar tambayata zan yarde ma ka auri 'ya ta, ba ina bukatar kuddinka ko gida ko wani abu ba, a'a ina bukatar amsar wannan tambaya daya ce kawai".
Yaron yayi farin cikin da jin hakan tare da sonjin wacce irin tambya ce za'ayi masa.
Mahaifin yarinyar ya kalli Idanuwan yaron Sannan yace dashi, "Ka amsa min sau daya kawai, A karfe nawa Ladanin Unguwarku yake kiran Sallar Subahin?".
Nan da nan jikin yaron ya fara rawa, ya juya nan ya juya cen, bayan yayi dan tunani kadan sai yace, "Ina ganin Karfe 4 ake kira...a'a karfe 3:30...a gaskiya Baba ban sani ba".
Mahaifin yarinyar cikin Murmushi yace da yaron, ”I don’t care of your high status or your bank account! My daughter is so precious, she is like a princess to me with her Hijab and purity so she needs someone who treats her like a queen!
No one would make her happy more than a man who fears Allah and obeys Him. Only a righteous husband would give her an unlimited happiness by helping her to get closer to Allah”.
Nan take yaron yayi godiya ya tashi. a hanyarsa ta komawa gida ya rika tunanin a zuciyarsa cewa, ashe mahaifinta ma 'dan bokone? Wato a tunaninsa tunda yana riko da addini Shi ba d'an boko bane
No comments:
Post a Comment